Exclusive DJ Mixes and 100% Ad-Free Music!
Ina zama dan yin tunani a kan menene so, inji Hamisu Breaker
12 July 2021

Photo Credit: Hamisu Breaker (Instagram)
By El-Yaqub Isma'il Ibrahim
Get Free Music Updates and Mixes on Telegram
Hamisu Breaker yana cikin wata damuwa amma na zuci. Abun da ke cima mawakin tuwo a kwarya shine batun kalmar so da kuma yanin sa.
Ya bayyana batun dake damun sa ne a kan shafin sa na sada zumunci a kan Instagram. A cewar sa "Sau tarin lokuta, ina zama dan yin tunani akan menene so. Sannan menene dalilin yinsa amma amsar da nafi samu a kansa shine yana wahalar da mai yinsa. sannan yana da dadawa mai yinsa domin shi so, ruwa biyu ne. Allah ka hada da masoyan gaskiya shine fatana a kaina da kuma masoyana #sodanginmutuwa".
Shahararen Mawaki Sound Sultan Ya Rasu
Hamisu Breaker ya saki sabuwar wakar sa mai taken Sai Dake wanda ta haura har lamba 44 a cikin jerin fitattun wakoki da aka saka a Najeriya a watan Mayu da ta wuce. Sannan wakar ta haura har lamba ta 9 a fitattun wakoki dake tashe a kan shafin kallo na YouTube.
Weekly Top 10 songs

Black Mark utandilubi omwami wangu5:21
KAPEKE LONDON2:23
CHAMPION GAL3:00
BIkola2:58
Ex Nkubilako ft DonMusa2:55
In My Bed2:50
Worship My King5:00
The Prelude of Grace1:31
Awake, My Soul2:56
Joy Is Coming3:08


Leave your comment